Masu samar da fim na Kannywood guda uku wanda ya kamata ku sani
Ga waɗansu daga cikin mutanen da suka yi muhimmiyar rawa wajen yin fim mafi-girma a Kannywood cikin wannan shekara.
Da ake batun tara tsarin sunaye, Ƴan Jaridan Pulse masu kula da wasan kwaikwayo, sun yi haɗin-kai da masanaʼata masu gwaninta a Kannywood. Sun nemi shawaran magoya domin yin shawara akan waɗanda sun cacanci fitarwa da kuma waɗanda an aminta da su domin fasahansu a cikin shekaran 2016.
Ga sunayen manyan masu samarda wasanni wanda ya kamata ku sani. (An rubuta sunaye ba tare da tsari akan iyawa ko wani abu daban):
1. Abdul Amart
Sanannen wasa wanda ya sako a wannan shekara: "Mijin Biza", "Afra".
2. Abubakar Bashir Maishadda
Sanannen wasa wanda ya sako a wannan shekara: "Takanas Ta Kano", "Daga Murna".
3. Muktar Bello Ismail (Young Boy)
Sanannen wasa wanda ya sako a wannan shekara: "Maula", "Ali Yaga Ali", "Gidan Kitso".
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng